Tehran (IQNA) Mataimakin shugaban majalisar mulkin kasar Sudan ya jaddada wajabcin kawar da bala'i da tada kayar baya a yankin yammacin Darfur a wajen bikin rufe kur'ani.
Lambar Labari: 3487636 Ranar Watsawa : 2022/08/04
Tehran (IQNA) Saudiyya za ta karbi bakuncin taron kungiyar hadin kan kasashen musulmi karo na hudu a ranakun 5 da 6 ga watan Yunin 2022.
Lambar Labari: 3487370 Ranar Watsawa : 2022/06/01
Tehran (IQNA) Jami'in Amurka kan harkokin ya bayyana cewa kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ya amince da aka cimmawa tsakanin Taliban da Amurka.
Lambar Labari: 3484612 Ranar Watsawa : 2020/03/11
Tehran (IQNA) A ci gaba da tashe-tashen hankula a yankunan musulmi a kasar India ya zuwa yanzu mutane hudu ne suka rasa rayukansu.
Lambar Labari: 3484567 Ranar Watsawa : 2020/02/27